92

218 18 2
                                    

💕 *AUREN WUCIN GADI* 💕

✨ *GORGEOUR WRITTER'S FORUM* ✨
    
     ✨G.W.F✨
_____________,_____
GORGEOUR INTELLGENT AND EXPERT WRITTER'S WE ARE THE BEST AMONG THE REST.
_____________________

CHAPTER 92

Tunda ta faɗa toilet ɗin da gudu ta jingina jikinta da bango tana maida numfashi,ga wata iriyar kunyarsa da taji ya shigeta yanzun nan,haushin kanta da kanta takeji wai me na fitsarin ne?ta tambayi kanta,tafi minti uku a haka kafin ta lallaɓa ta cire rigar baccin dake jikinta tayi wanka da ruwa mai ɗan ɗumi saide a ranta tana koƙonto shine wanka normal zatayi kode harda natsarki rashin mai bata amsa yasata tayi normal wanka kasa fita tayi daga toilet ɗin sai kawai ta zaɓi zama cikin toilet ɗin har sai ya gaji dan kansa yatafi dan kunyar harɗa ido take dashi ƙatuwa da ita ta fitsareshi yanzu kuma ta fita ya ganta tace masa me.

Kwanciya yayi yakifa cikin sa yayi rubda ciki saide yanajin mararsa kaman zata fashe gashi baya gida balle yasha maganin sa,wata zuciya tace dashi wani magani kuma kake nema bayan ga maganin ka kusa da kai itace halaliyarka kama bar batun wani magani kawai kaje gareta ta hakane zata fahinci buƙatarka ta kuma ɗauketa,ajiyar zuciya yayi yakuma gamsu da shawarar da zuciyarta sa tabashi ɗari bisa ɗari cike da kwarin giwa yamiƙe ya nufi toilet ɗin.

Tsaye take taba kofa baya tana daure da towel  pink color sai ajiyar zuci take saukewa,bataji shigowarsa tasa ba, sai ji tayi an rungumeta tabaya firgigit datawo daga tunani da take,tureshi tashiga yi amma ina gogon naku ko gizau beyi ba balle tasaka ran ze saketa saima aika mata da sakon sa daya shiga yi mai wuyar mancewa wanda tuni ya mantar da ita komai bata sani ko fahinta komai tama mance awata duniya take shi kansa Ahmad din ya mance a toilet suke saida yaji kafafunsu  suna neman gaza ɗaukar su sannan ya ɗauketa cak ya fito da ita betsaya ko ina ba sai a saman gadon dake ɗakin yamusu masauki sarrafata yashiga yi cikin salo dake nuna ƙwarewar sa Aisha batayi tsammani ba saijin sa tayi yana neman shiganta wani irin zabura tayi zata mike yayi saurin maidata ta koma takwanta yasaka hannunsa ya danne mata hannu yakuma haɗa bukunan su yafara tsotsa kaman wanda yasamu wani sweet mai daɗi bakajin komai sai shasshaka da Aisha takeyi shiko Ahmad ji yake kaman tana ƙara zuga shine kuka sosai Aisha keyi tun tanayi sauti na fita har takai muryarta dashewa cizo da yagushi kan Ahmad yashata duk da haka be ɗaga mata ƙafa ba,saida yasamu nutsuwa sannan ya mirgina ya kwanta a gefenta yana maida numfashi jinsa yake saka yau,hannun sa yakai danufin janta jikin sa ya lallasheta ta bige masa hannu.

Tana kuka matsawa tayi can gefe ta ja abun rufuwa ta rufa tashiga rera masa kuka,dafe kansa yayi cikin yin ƙasa da murya yace"haba Aeshow kefa kikace zaki rama abunda namiki shine fa nakawo miki kaina kiyi yanda kikaso harsai kingamsu da ramawar da kikesonyi,amma kuma saiki bige da kuka.

Bayan ɗazu har fitsari kika sake saboda daɗi,ai Aisha batasan sanda ta tsaida kuka da takeyi ba,cikin kunkuni tace"ba wani ai dan kasan ba iya ramawar zanyi ba shine kazo ka karasani bayan kasan bason abunda kakeyi mun nake ba,daga Auren wucin gadi saika mai sheni jakarka,karabu dani dan Allah banason ganin fuskarka kusa dani tunda kai mugune ka ballamun ƙafa ka gurguntani ai kaji daɗi ai sai kazo kafita kuma yanzu tunda abunda yakawo ka kenan .

"Ko kinfasa ramar ne?
Ya tambaya cike da tsokala share hawayenta da sukaƙi tsayuwa tayi cikin tura baki tace"nide dan Allah ka tashi kafita mun kazo kasani jin kunyar su Anty yanzu gobe da wani idon zan iya kallon su,suna ganina sun....sai kuma taja bakin tayi shiru hawaye na ƙwaranya a idanun ta"suma sun sani ai basai kinfaɗa musu komai ba.

Idan kuma kunyar haɗa ido kike dasu basai in tafi tare dake ba,kinga narege miki aiki ai,kinga nifa akan iyalina zan iya komai ciki kuwa harda...suwaye iyalinka?takatse shi da tambaya shiru yamata.

ALHAJI NA ALLAH

Alh sammani kasan abunnan baze samu ba kasani saka kaina a hatsari,kasa nasaka rayuwata cikin hatsari kasani jin kunyar iyalaina banta jin kunyar haɗa ido da ɗana ba sai a ranan da likita ya tabbata musu nasha maganin ƙara ƙuzarine yamun yawa,wallahi jinayi kaman ƙasa yatsage nashiga"hhhh dariya sosai Alh sammani yayi saida ya tsagaida sannan yace"amma ya akai alƙalamin naka ya kwanta"hmmm ya sauke ajiyar zuciya sannan yace wallahi Hajia kace tashigo daga ciki sukuma yaran suka koma Gida dakyar fa nasamu ya kwanta dan jin kaina nake kaman ingarman doki.

AUREN WUCIN GADIWhere stories live. Discover now