Ba kamabane jinisane.

194 9 0
                                    

👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️
*DOCTOR ESSHA*
👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️👩‍⚕️


*WRITING BY*
*J Hajara*


🌍 *MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION* 📚 🖊️

*M.W.A*

_Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻
____________________________

6️⃣6️⃣&6️⃣7️⃣

Mami Kuka ta fashe da shi tana Sallati "Wanan tabbas Boy din nane Yana Karami" Kara matsowa tayi daf dashi ta tabashi dun ta tabatar ba gizo yake Mata tana tabashi har wani motsin yayi sanan ya koma Bacci.. Mami jikin na barin ta Kira Su Ammi su zo su ga abun Mamaki.. har da Kukata.. Tana zuwa gabasu Ammi kasa magana tayi Sai nuna musu in da Sadik yake kawai da Hannu ta na haki..

"Mami lafiya Me yafaru? Me yasa me meki?" Duk suka tambaya cikin rudewa suna bin wajen da kallon

Mami kasa Magana tayi tasoma Jan Hannu Ammi zuwa teburi da Sadik ke Baccishi hankalishi a kwance, duk Isa Suka biyo bayasu. Suna zuwa P_Cap din Sadik ya rufe mishi fuska yasa Basu ga fuskarshi sosai ba,Ammi Sai waige waige take taka abunda ya tsoronta Mami haka ama Sam ita Bata ga komai ba..

"Wai Mami Me yafaru ne? Da Allah kiyi magana" Ammi ta Fada duk tagama rudewa gani halin da Yar uwata keciki

Mami tasoma Nuna Sadik da Yatsa" Boy Dina wlh Boy Dina ne, bawanda zai fadamin nayarda cewa Wana ba jini mu bane"

Ammi tace" Wai Mami me kike nufi ne fahimtar da Mu kibar mu cikin Duhu"

Mami kwalla ta Share taje kusa da Sadik ta tallofoshi ta sauke mishi P_Cap Daya rufe mishi ta juyo dashi gabansu tana kuka Tana haweye, Gani Fuskar Yaro da Wanda yake Kama dashi duk ya firgitasu...Mami tayi Murmushi Tace" Kuma ku gani ko? Da wa yake Kama"

Isa da Sofia har suna hada Baki guri cewa "Yaya Aliyu"

Ammi Kam suma tsaye tayi, can a hankali tasoma takawa taje gaban Mami Fuskar Sadik ta soma shafo fuskarshi duk ta rude" tabbas ba bambaci wanga Yaro da Aliyu lokaci Yana karami" ta Fada tana Kara binshi da kallo, Sadik Bai ma San sunayi ba Sai Bacci shi yake kwasa dake ya kwaso gajiya Hanya..

" Tabbas da Aliyu na Haihuwa Sai nace wanan jinishi ne"Mami ta Fada

Ammi idon ta har ya kada Tace" Mami ba Wai ba Ina ji a jikina wanan Yaro jini na ne, Mami Wlh naji haka a jikina"

Isa yace" Mami, Ammi Kamani ne fa kawai kufi kowa sani condition da Yaya ke ciki, Kuzo muje kafi iyayensa su dawo su dauka ko cutar da Dansu zamuyi"

Nan Mami da Ammi Suka yanke hukunci zasu jira na AWA Daya inhar Iyayensa Basu dawo ba zasu wuce dashi Sai dai ko duk abun zai faru ya faru.. Isa ya cika kamar zai fanshe yanada wanje zuwa Gashi Sai bata minshi lokaci kawai ake bayada ya iya haka sukayi zama jira suna Gadi Sadik, suna jira suga zuwa iyayen Yaro har AWA Daya da mintina su wuce shiru Basu ga kowa ba.. Ammi ta Mike Tace" Ina Sai dai fa iyayen Wana yaro su zo nemenshi a gida dun daukanshi zamuyi" ta rike kumatu ta na nazari sanan ta cigaba "Ayya ba ije munashi sukayi dun su San jinimu ne, suga shigamu gaskiya wanan yafi karfi Kamani akwai Abu a kasa"

Mami ta Amsa" tabbas kuwa toh inmba Dan Aliyu bane wait Isa ko Idress" ta juya kallonta ga Isa razana yayi har Yana zaro ido yace"Allah Mami Wlh ba Dan na bane zaku iya tashi shi ku tambeyeshi wallahi Mami bana aikata abunda kuke Tunani" ya Fada Kamar zaiyi Kuka

DOCTOR EESHA👩‍⚕️Where stories live. Discover now