💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗AYSHA A BAGUDO
Page 52
Yau kusan kwana biyu Keenan rabonta da sanya deeni acikin idanunta wanda hakan bakaramin barazana bane Ga rayuwata " rashni ganinsa yasa duk taji bbu dadi tana son taganshi tasan halin da yake ciki koda zai nakada mata dukan tsiya ne .
Dan haka ta kudurtawa ranta yau ko ta wani hali sai ta ganshi kafin kwanta .
Ta mike tsaye jikinta a sanyaye tashige bathroom tayo wanka ta fito tare da goge jikinta batayi wani make up ba dan ko mai bata shafawa jikinta na.
Wordrob dinta ta bude ta dauki doguwar rigar ta zirawa jikinta .
taje gaban mirrow ta tsaya tana duban yadda Deeni yamaidata wasu hawaye masu dumi suka zubo mata .Yana shigowa gidan dakin Zeenat ya nufa dan daman yau ce ranar dayayiwa kansa alkawarin barinta gidanshi.
yako isketa gaban mirrow tana zubda hawayen tausayin kanta . Tana ganinsa taja baya da sauri tare zaro idanu waje gabanta yashiga dokawa da sauri. Ya zuba mata rikitattun idanushin masu mugun tsorata yanzu .
, Ganin tsaye gaban mirrow da yanayinta ya tabbatar masa wanka tayi Tana shirinyin make up ne.
" take haushin da takaicinta suka sake samun muhali a zuciyarsa" dan haka Bai tsaya wata wata ba ya soma dukan ta koina ,Yana fadin munafuka yau din nan zaki barmin gida byn na sake cin ubanki .
wayyo Dan Allah yaya kayi hakuri yasa hannu ya naushi bakinta ,sai Ga jini na sake jin kin km kiramin hakuri nan sai kasheki muguwa ya dinga dukanta yana karawa sai daya sake mata jina jina sannan ya rubuta mata sakinta daya ya damka mata a hannuta tare da dmko wuyanta ya wurgata cikin mota.
sai gidan Ummi a mota ma, barin makauniya ya dinga mata da zaran ya juyo gareta ahaka har suka kawo kofar gidan Ummi .
Yana gama parka motarsa ya sake damka wuyanta sai cikin parlour Ummi yayi wurgi daita .
Ummi dake zaune tana kallon zee word taga deeni yashigo daga sama yana huci tamkar an jiho shi yayi wurgi da wani abu .
Wanda takasa tantance komeye Sai daga baya .Da sauri Ummi ta mike tsaye tana zare idanu waje tare fasa ihu meye haka zan Gani yau ni fadeela Meka mata deeni ?
Gabadaya jikin Ummi ya dauki rawa da sauri takarasa kusa da Zeenat dake kokarin mikewa tsaye ta fashe da kuka tare rungumota jikinta .
Tana kallon deeni da idanunta cike da hawaye. yanzu sakayar dazaka min kennan deeni .
kashe min ita zakayi "wai ma meta maka da kamata irin wannan duka mutuwa" wanda ko dabbar gidanka banyi tunanin zaka iya dukanta irin haka ba ballanantana matarka .Deeni dake zaune sai huci yake yana fidda numfashi yakasa cewa umminsa komai .
"Ummi Ta saki Zeenat ta iso gabansa ta daukeshi da mari bazaka fada min abinda ta maka kama wannan dukan ba.,zuciya nacinsa dan haka yakiyin magana hakan yasa Ummi taji haushi ta sake kara masa wani marin tana shirin kara masa na uku ne Zeenat takaraso da kyar ta rike hannun Ummi
tana kuka.dan Allah Ummi kibarshi haka kibar marinsa wlh bashi da laifi ko daya akan dukan daya min laifi namishi ,shi km ya yanke min hukunci daidai da abinda na masa.
,Ummi Ta sake fashewa da wani sabon kuka yanzu dan kin masa laifi Zeenat shine zai nemi ya kasheki .
A zafafe deeni Ya mike tsaye yana huci ya dubi inda Zeenat din ke tsaye Sai mazurai take" a zuciye Yace ki fada mata abinda kika min.
bawai laifi kawai kika min yasa na hunkuntaki haka ba ' yana shirin damkar makoshinta Ummi tashiga tsakiyar su .
YOU ARE READING
AUREN SIRRI COMPLETE
Mystery / ThrillerMatar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan