84

68 6 0
                                    

*🤍THE MAID (MAI AIKATAU )🤍*

BY THE DMKs

*84*












Wanan Irin First Class Wanda seats Carbines  suke opposite side, Zaka iya hango Wanda yake can without an takura ma..

Najib... !

Maryam Tayi mutuwar tsaye, Yusrah Tayi saurin dagowa tana Kallon Ikohn Allah, suma su suke kallo saida suka ji Afara da sanarwa jirgi zai tashi kafin koh wanan su ya zauna...

Maryam kamar tayi Hauka sabida ta gansu tare...
Mai wanan yake nufi? Dama sun San Juna..
Yusrah kam takasa magana kuma duk a tsorace take bacin shade din dake idonta walhy da za aga Irin tashin hankali datake ciki, gashi Hazrat din yaki daina kallon ta, itama Haka amma jikinta sai Bari yakeyi mama ne ta fahimce haka, yar albarka ta mai yafaru duk da AC dake nan kk wanan zufa, yusrah Tayi Nisa bata jin kira saida mama takara tabata kafin tadawo cikin hayyacin ta, ta saki wani naunayir ajiyar zuciya.  Sai yanzu Takalla su mama, Ashe Maryam ma bata gun taje gun su Najib.

Maryam Ba kunya ba tsoron Allah taje tasamu Najib

"You left without saying goodbye why?

Najib ya ba ma banza ajiyanta..

Najib I'm talking to you..? 
Why did you leave me..?
Najib walhy I can't do without plz come back to me koh ba komai let's continue with our rough sex life..

Su Fawas da Fahad suka saki baki suna Kallon Ikohn Allah Sabida Hazrat a single seat ya zauna da yake kamar a angle kamar yanda itama yusrah ta zauna...

Hazrat ya taso yana ta kowa zuwa inda take nan dana Yusrah takara rikecewa ta damke hanu mama at the same time tana nuna Hazrat.. Mama ta dago tana Kallon shi har ya iso gun dasuke..

Mallam lafiya kuma kazo nan?

Ina sha kowa da wajan zaman sa,
Mama kawai taga ya tsuguna har kasa mama Ina wuni,

Mama DonAllah ki rokamin Yusrah ta yafe min, walhy Haryau Nakasa samun kwanciya hankali in dai na tuna dacewa ina dauke da guilt din yusrah akaina..

Mama tarasa mai zatace Sabida batasan Hazrat a fili ba Saide a TV, saida ya cire eyes Glass Don Ya goge tears insa Mama ta ganeshi.

Sai taji tausayinsa ya kamata babban mutum kamar wanan ya tsuguna ya na rokan su...

Yaro ka tashi DonAllah.. In shaa Allah Yusrah zata yafe ma,
Yusrah bata jira mama takarasa ba kawai ta tashi ta fara tafiya gashi ba Abinda take gani ila duhu da jiri, before you know kawai ta fado kasa kawai taji ta  rugume a hanunsa. Ta Rufe idonta gam kamar wacca taga abin tsoro saida taji hankali ta ya dawo jikinta Kafin ta bude baki tace ka sakeni,  bai yi musu ba yasaketa still yana tsugune

Mama DonAllah ki ce ya tafi bana son ingashi tafada Tana kuka Sabida takaici dakuma zafin da zuciyar ta ke Mata..

DonAllah, Dan son Anabi(saw) Yusrah ki yafemin Indai kk yafemin walhy bazaki sake gani na ba na miki alkwarin Amman ki sani Indai baki yafamin ba koh da Kiyin aure bazan daina takura miki ba..
Ya fada cikin zuciya dakuma jarumtaka.. Shima bai taba tsamani zai iya tun karanta Kai tsaye haka ba Yayi mamakin Kansa,

Still sobbing heavily Mama please tell him to gooo.... tafada da karfi da ya jawo hankali sauran, Fahad ya zo gun Hazrat Mai kk yi ne haka..?

Katashi mu tafi plz..
Fahad I can't walhy, plz Katayani rokonta Ka gayamata Gaskiya banda niyyar cutar da ita, walhy Fahad in bata yafemin ba ina gab da rasa rayuwata.

Fahad ya tausaya ma abokinsa but there's so many other ways to seek out for forgiveness not like this.. Yasan abinda Hazrat keyi yanzun zai iya sa Yusrah takara tsanarsa,

THE MAID(MAI AIKATAU)Where stories live. Discover now