'''TYPING'''📱
*_👑SHUGABA👸_*
_(Cigaban Zulfa)__Wannan labarin kirkirere neh! Any likeness of tale or way of life should be considered as a coincidence_
*_Wattpad:Mhizzphydo_*
*My Books are;*
*_Abar so_*
*_Zulfa_*
*Shugaba_*
*_SAN(Uwa ta gari)_...(na kud'i ne)**Page 33*
'''#Unexpected marriage'''
✏️Marin da maman Shazy ta kwad'a wa Shazia yahan ta karasa maganan bakin taRik'e kumatun tayi cikin kidima tana kallon uwar tata da take huci cikin tsananin b'acin rai
Cikin dauriya tace"Tou karya nake yi ne?? Ni Wallahi ki fad'a mun waye ubana!"
Aiko maman Shazy bata san yaushe ta jawo Shazian jikin ta, nan fa ta fara k'irban ta cikin bakincikin
Ihun da Fareed yake ji yasa shi saukowa, nan idanuwan sa ya sauka akan Maman Shazy dake jibgan Shazia kaman ta samu jaka
Cikin sassarfa ya karasa wajen su, dakyar yasamu ya janye Shazia daga wajen maman ta
"Ka barni na kashe yar banza!"..."ki kashe ta kuma??"ya tambaya cikin tsananin mamaki saboda abinda bai tab'a ganin ya faru ba yau sai gashi yana gani
Sake janyo Shazia tayi daga jikin Fareed tana kokarin kara mata wani dukan
Nan ya sake janta jikin sa yana ture maman Shazy,"Fareed babu ruwanka! Wannan tsakanin uwa da y'a ne don haka ka fita daga ciki"ta fad'a cikin huci
"Fine!ki kashe ta in kinga dama"ya fad'a yana hankad'a Shazia dake kwakume shi wajen maman ta
"Wayyo yaya kamun rai! Kashe ni zata yi! Wayyo babana! Wayyo!!!" Sune abinda take fad'a cikin kuka da tashin hankali saboda ba karya ta jibgu kam
Ko fim Fareed bai sake cewa ba sai ma zaman da yayi akan kujera yana kallon su kaman TV
Ganin cewan Shazia ta daina kuka da ihun neman taimako yasa gaban sa fad'uwa saboda sai yanxu ma ya tina cewa bata da lafiya mik'ewa yayi da sauri cikin fargaba yana cewa
"Ta daina kuka fa!"...tsayawa Maman Shazy tayi tana kokarin dawowa da nutsuwar ta
"Ta mutu!"Fareed ya sake fad'a lokacin da ya sa hannu a hancin Shazia don jin ko tana numfashi
Atsorace maman Shazy tace"Mene?"..."bata numfashi!kin kashe ta!"ya bata amsa
Kuka maman Shazy tasa cikin tsinkewar zuciya da rashin sanin abinyi
Da sauri ya d'auke ta yayi waje da ita yana cewa d'auko key!
"Yes key!?" Ta fad'a a rud'e tare da soma dube dube
Ganin fa ba fitowa Maman Shazy zata yi ba yasa shi yin hanyan waje da ita a hannu
Sanda yayi tafiya mai tsayi da ita a hannu kafin ya samu taxi saboda a estate suke....
Lokacin da ta farfado yen gidan su ta fara gani , ganin yanda maman ta ke kallon ta ne yasa ta lumshe idanuwan ta tana cewa
"In baki fita ba zan kira babanmu na fad'a mai yanda kika kusan kashe ni!"
Cikin sanyin jiki maman Shazy ta fice daga ward din aranta tana hamdalan cewan bata kashe yarta...kaii harta ga uban ta yana peppersoup da ita, murmushin gefen baki Fareed ya sake kafin yace"duk kin gama tsurar damu wallahi!"
YOU ARE READING
👑👑SHUGABA👑👑
Random"Nine nan SHUGABA" yafada cikin karaji dariyan da tamanta yanda akeyinta neh ya subuce mata ganin yanda yake zaro Ido kaman wanda yaga werewolves sosai yayi mamakin yanda take dariya cos tinda yasanta bata taba yin koda murmushi bah dukda zallan kwa...