PAGE 46

125 5 0
                                    

EMAAN....PAGE 46

Written by Zaynabyusuf✍🏼

  da wani irin kallo alameen ya bita mai cikeda mamaki da al'ajabi har ta ɓace ma ganinshi,ya daga kafada in an i don't care attitude so many things going through his mind,Mami ce ta tsaya mishi arai tana makale acikin xuciyar shi,har yanxu sautin kukan ta yakeji yana sauka acikin xuciyar shi mai tafarfasa tana ci da wuta,alokacin ya sake jin tsanar emaan na yawo ajikin shi,saboda ita mamin shi ke cikin matsananciyar damuwa ,dalilin ta yasa mamin shi ke xubarda hawaye ya fada with burning rage xuciyar shi na yin xafi mara mislatuwa,ji yayi baxai iya cin abincin ba saboda damuwar dake nuƙurƙusar xuciyar shi ,tun fitar shi suke waya da mami yana bata hakuri amma duk abanxa,itadai babban burinta shine ya saki emaan,ya tabbatar mata he'll definitely fulfill his promise amma ba'a wannan gabar ba,idan ya saki emaan yanxu me akayi kenan?ribar me ya samu banda wahalar xama da ita da yayi under the same roof?yakasa thinking straight alokacin sai kawai ya xura wayar shi cikin aljihu ya haura sama,kamshin turaren emaan ya shaka yana bin kowani lungu da sako na cikin kanshi,hakan ne ya tabbatar mishi tana parlon sama,axuciye ya karasa cikin parlon yana kallonta cikeda takaici,tana xaune asaman kujera idanunta na kan tv tana kallon wani american movie mai suna hijack,dagaske yau din take kallo saboda film din yayi mata bala'in  kyau,haka ne yasa bata lura da xuwan shi ba,ganin she's so invested a kallon alamar yana mata dadi yasa cikeda isa ya dau remote ya kashe Tvn gabadaya,dan xaro ido tayi cikeda mamaki ta juya tana kallonshi,gabanta ne ya fadi saboda kallon dayake mata mai cikeda tsananin fushi da kiyayya mara fasaltuwa, basai ya furta adadin kiyayyar dayake ma emaan da fatar bakin shi ba,kallon dayake jefa mata ya isa ka tabbatar da baya kaunar yarinyar kona miskala xarratin,sauke idanunta tayi tareda mikewa xata bar parlon ya wani jawota baya furiously looking at her face with ultimate hatred,with passion yake fada mata maganganun dasuka sa hawaye masu xafi suka xubo mata,she couldn't handle it anymore saboda takaicin daya tokare mata wuya ya hana miyau wuce mata,aduniya ta tsani a dinga accusing dinta akan abinda bata aikata ba,kuma dab'iarta ce kare kanta no matter the situation she's in,saide ahalin datake ciki yanxu bata damu da tayi defending kanta ba,dan haka tace mishi"insult me all you want,condemn me all you like,I don't care about what you say or think about me alameen,amma kasani xaka maimaita hakan very sooon...."saurin katseta yayi ya ce"ni kike fada ma haka?ni kike ce ma xan maimaita abinda na fada?tell me me xakiyi?akwai abinda kika isa kimin ne emaan?how dare you even think about that?"ya daka mata tsawa,saurin runtse idanu tayi saboda tsoro,yace"i don't speak to people with their eyes closed,now open the damn eyes immediately..."ya fada sautin amon muryarshi na sauka asaman fuskar emaan,kin bude idanun tayi kirjinta na hawa da sauka slowly yet heavily,yace"wannan shine last time da xan sake maimaita miki magana you idiot,now open the fucking eyes"samun kanta tayi da bude idanun ta,ba don taji maganar shi ba ko kuma ta bi umarnin shi ba,sai dan ta xaxxaga mishi maganganun dake yawo acikin xuciyarta kamar yadda ya kunsa mata bakin ciki saita rama fiyeda haka,yace"now answer my question,how dare you think xan maimaita abinda na fada very soon?what the heck are you planning to do?what are the damn plans..??"ya fada yana dunkule hannu ya daki bango da karfin gaske,da mamaki emaan ke kallon shi saide har lokacin bata ce komai ba,wani kallo ya wurga mata wanda yasa kafafuwanta suka fara rawa taji baxasu iya cigaba da daukanta ba,tana neman silalewa ta xauna ya wani riko kanta da karfin gaske,hular kanta ce ta fadi dan haka ya damƙe long black hair dinta wanda yake akwance mai masifar kyau yana fitar da wani kalar inviting kamshi,duk masifar da alameen ke yi saida yaji kamshin ya hau mishi kai yana yawo acikin kwanyarsa,sake damke gashin yayi mai tsananin taushi da tsantsi,emaan ta runtse ido tana jin xafin damƙar da yayi mata,murya ashake tace"let go off my hair alameen...."ta fada  tana neman ma kanta ɗauki,cikeda mugunta ya sake damƙe gashin wanda hakan yasa emaan xubarda hawaye ga wani mahaukacin fitsari dake neman xubo mata awurin,ganin dagaske ba kyaleta xaiyi ba ta dora hannunta guda biyu akan nashi ta rike gam tana jujjuya kai cikeda axaba,sanda ta dora hannunta akan nashi ji sukayi kamar wayar shocking ta jona musu saboda electrification din daya ratsa both of them,cikin wani irin yanayi yayi saurin sakin gashin yana xaro ido waje cikeda dinbin mamaki,like what just happened?ita ce tambayar dake mishi yawo axuciya,xama emaan tayi saboda yadda jikinta yaxama so weak ta tallafe fuska tana sakin wani marayan kuka saboda xafin da kanta yake mata,tsawa ya saka mata yace"keep your mouth shout and get lost"banxa tayi mishi tacigaba da rera kuka wanda yake jinshi har cikin brain dinshi,ya tsani sautin kuka arayuwar shi kuma duk wanda yake tare dashi yasan da hakan,kuka na saurin karya mishi xuciya da ruhi,jikinshi ne yayi sanyi amma a xafafe yace"I said keep your mouth shout"ya sake fada yana kallon fuskar ta,saide har lokacin kuka emaan keyi anutse ko dagowa ta kalle shi batayi ba,bedroom dinshi ya shiga yana banging kofa sannan ya shiga bathroom ya watsa ruwa,saida ya gama shiryawa cikin wasu white color free size pajamas acikin walk in closet sannan ya dawo cikin dakin,ga mamakinshi har lokacin kukan emaan yake jiyo wa wanda ta kara karfin kukan nata ,she's crying her heart out today,ba kukan abinda ya mata kawai takeyi ba,kukan rabuwa da Aliyu takeyi da kuma abubuwan dasuka faru da ita arayuwa,yau ne takeyin asalin kuka domin alokacin baya xubar hawaye take yi,ta dade Sosai tana kukan domin shine ke sa take samun relief acikin xuciyarta,afusace ya fito parlon yana kallon ta har lokacin tana inda ya barta,ya karasa daf da ita yace"Tashi ki tafi dakinki kiyi kukan"kallonshi tayi da hawaye cabe-cabe asaman fuskarta,tana mamakin kalar rashin imanin alameen arayuwa,can kuma ta mike tashiga dakinta ta kwanta asaman gado tana cigaba da aikin kuka,wayarta dake haske ya kalla yaga alamar shigowar message,har ya juya sai kuma ya samu kanshi da kasa tafiya,ya tsaya yana kallon wayar for a long time sannan ya dawo parlon,bude baki yayi cikeda mamaki ganin Sadeeq ne ya tura mata message,kuma ga mamakinshi yana sliding wayar ta bude ko lock babu awayar,kofar dakinta ya kalla cikeda mamaki bayyanan ne,baiyi tunanin xai samu wayar babu lock ba,saboda 99% of mobile users nasa lock awayar su harda shima karan kanshi wayar shi akwai lock,deep sigh ya sauke sannan ya shiga WhatsApp,ga mamakin shi baiga chats din kowa ba saina Sarah,kai tsaye ya shiga ya karanta komai,bayan ya gama ya bude na kausar,nan ma ya karance komai ya rufe,na anty habiba da umma ne kawai bai karanta ba,amma har chats dinta da Abba saida ya duba,fita yayi daga WhatsApp din yana mamakin ta ina message din Sadeeq yayi popping?direct message ya duba bai ga komai ba,sai ya koma whatsapp kamar yadda xuciyar shi ta umarce shi,archive ya danna yaga sunan Sadeeq harma dana fauxa acan,da mamaki yake kallon messages dinda sadeeq ya turo,kai tsaye ya shiga yana sauke idanunshi akan messages din daya turo guda biyu masu shegen tsaho,atsanake yake karantawa yana jin xuciyar shi kamar xatayi bindiga,ajiye wayar yayi daga bisani saboda baxai iya cigaba da karantawa ba tsabar son da yake ma yar uwar shi,ji yayi kamar yabi Sadeeq har US ya kikkafa mishi mari ko hakan xaisa yaji sauki acikin ranshi,ya dade yana tunanin emaan da sadeeq kafin bacci ya kwashe shi.

EMAANWhere stories live. Discover now